Labarai

Labarai

Zazzabin Lassa ya kashe mutum 32 a Najeriya

Mutane 759 suka harbu da cutar a fadin jihohi 26 da kuma Abuja.

Ta’addanci: Halin da ake ciki bayan kama ‘dan uwan’ Bafarawa

An kama dan ’yar uwar Bafarawa kan alaka da Bello Turji, ana kuma dambarwa kan alakar dan cikinsa da ’yan bindiga

An kama soja yana fashi da makami a Yobe

Shi da abokansa sun yi wa wata mata fashin kudi da mota a garin Damaturu

Gidan man minista ya kama da wuta

Mutanen gari sun yi gayya waje kashe gobarar da ta tashi a kusa da gidajensu

An kai hari ofishin Jaridar ThisDay bayan shekara 10 da harin bom

Shekara 10 bayan harin bom, mahara sun kai sabon hari a kamfanin Jaridar This Day