Labarai

Labarai

Mutane 315 ne suka ɓace bayan hari a makaranta Neja

’Yan bindiga sun yi garkuwa da ɗalibai 303, malamai mata huɗu da malamai maza takwas a yayin harin.

Gobara ta lalata gidaje 40 a sansanin ’yan gudun a Borno

Wata gobara ta tashi a sansanin ’yan gudun hijira na Mafa da ke Jihar Borno, inda ta lalata matsugunan wucin gadi guda 40 tare da kayan abinci da saur

Ɗalibai 215 da malamai 12 aka sace a Makaranta a Neja — CAN

Da misalin ƙarfe 2 na dare ne ’yan bindigar suka kai harin, inda daga bisani suka loda ɗaliban da malaman a cikin wata babbar mota da suka ƙwace a yan

Gwamnonin Arewa sun yi Allah-wadai da sace ɗalibai a Neja

Gwamnonin sun ce ba za su lamunci kai wa makarantu hare-hare ba.

Majalisar Kano ta dawo da shugaban ƙaramar hukumar Rano kan kujerarsa

Majalisar ta wanke shi daga dukkanin zarge-zargen da ake masa.