Najeriya za ta hada kai da Sao Tome don magance matsalar tsaro
Za a ci gaba da tunkarar matsalar fashin teku da sauran nau’o’in aika-aika a cikin ruwan gabar tekun Guinea.
Labarai
Za a ci gaba da tunkarar matsalar fashin teku da sauran nau’o’in aika-aika a cikin ruwan gabar tekun Guinea.
Maharan sun yi awon gaba da mutum biyar, amma daga baya sun sako wata mace.
Gwamnatin Borno ta ba wa hukumomin Majalisar Dinkin Duniya wa’adain kwana 30 za ta kwace kadarorinsu saboda kin biyan haraji.
Kada su kuskura su hana wa dalibansu mata Musulmai sanya hijabi a makaranta.
A shekarar da ta wuce sau uku malaman na tsunduma yajin aiki.