Labarai

Labarai

Zulum ya ziyarci iyayen wanda Boko Haram suka sace a Chibok

Gwamnan ya jajanta wa iyalan wanda aka kashe da wanda aka sace wa ‘yan uwa.

Yadda wani matashi ya rataye kansa a Jigawa

Matashin ya yi amfani da wandonsa wajen yin igiyar da ya rataye kansa.

Masarautar Bauchi ta tube rawanin Yakubu Dogara

Masarautar dai ta dauki matakin ne saboda wasu rikice-rikice da aka samu a Tafawa Balewa da Bogoro.

Mahaifiyar dan majalisar Kano ta kubuta bayan biyan kudin fansa

An sako mahaifiyar ta shi bayan biyan kudi miliyan 40.

’Yan bindiga sun kashe mutum daya, sun sace 15 a Neja

Sun rika bi gida-gida suna dibar dukiya musamman kayayyakin abinci.