Labarai

Labarai

Matasa sun kone makarantar da aka binne Hanifa

Matasan sun cinna wa makarantar wuta cikin duhun dare.

Gwamnatin Kano za ta fara mayar da mabarata jihohinsu na asali

Mun kama mabaratan ne da misalin karfe 12:00 na dare zuwa karfe 4:00 na asubahi duk na rana daya.

Kisan Hanifa dabbanci da rashin imani ne —Atiku

Wannan dabbanci da rashin imani ne.

An ceto mutum 2,155 daga hannun ’yan bindigar Zamfara a wata 4

Mutanen da aka ceton sun hada da daliban makarantu da matan aure da kuma kananan yara.

Dubun wasu barayin da suka addabi mutane ta cika a Gombe

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Gombe ta cafke wasu matasa su hudu masu da suka kware wajen shiga gidajen mutane su aikata sata a sassa daban-daban na gari