Labarai

Labarai

An bude makarantu a Zamfara bayan wata hudu

Makarantu 115 ne dai gwamnatin jihar ta bayar da umarnin su ci gaba da gudanar da harkokinsu na karatu.

‘’Yan babura na kashe mana yara ta hanyar tukin ganganci a Gombe’

Yara ne kanana suke hawa babura sababbi kirar UD suna gasar tsere a cikin gari a lokacin daukar amarya ko kuma sai sun ga babbar mota za ta wuce, sai

’Yan bindiga sun tarwatsa masu bikin binne gawa, sun kone gidan mamaci

Maharan sun kuma banka wa gidan mutuwar wuta tare da kone motocin cikinsa.

Dan sanda ya harbi direban tirela a Gombe saboda ‘na goro’

Lamarin ya faru ne lokacin da dan sandan ya nemi a ba shi na goro, amma direban ya ki.

Bayan takaddamar shekara 10, makiyayi ya halaka manomi a Abuja

Ana zargin wasu makiyaya da kisan wani matashin manomi mai suna Muhammad Hassan a gonar mahaifinsa da ke yankin Karu a Babban Birnin Tarayya Abuja. Ki