Labarai

Labarai

’Yan sandan Kano sun gayyaci tsohon Kwamishinan Ganduje

’Yan sanda a Jihar Kano sun gayyaci tsohon Kwamishinan Ayyuka a Gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje, Injiniya Mu’az Magaji. Mu’az, wanda Gwamnan ya kora

N100m muka biya kudin fansa a kauyenmu —Al’ummar Nahuche

Sun karbi N35m kudin fansar mutum daya, amma suka kashe shi; An biya su kudin fansar wasu, amma suka ki sakin su, cewa sai an ba su babura

An kashe mutum 13, an yi garkuwa da 15 a Neja

Gwamna Bello ya yi alkawarin kawo karshen wannan ta’addancin da mutane ke fama da shi a jihar.

Ta’aziya: Ganduje ya kai wa Danzago ziyara har gida

Ganduje ya ce shekarar 2022 lokaci ne na yin sulhu da abokan hamayya.

Wani mutum ya yi wa gyatuma mai shekara 80 fyade a Nasarawa

An zarge shi da shiga gidan tsohuwar mai shekara 80 inda ya yi mata fyade.