Labarai

Labarai

An kashe mutum 5, an kone gidaje a rikicin manoma da makiyaya a Ogun

Gidaje da gonaki da babura da sauran kadarori ne kuma aka banka wa wuta a rikicin.

An sake bude gidajen mai da kasuwannin shanun da aka rufe a Katsina

Sai dai gwamnatin ta yi barazanar sake kakaba dokar muddin aka koma gidan jiya.

‘Akwai bukatar mata su rika shiga aikin soja’

Akwai bukatar iyaye su rika barin ’ya’yansu mata suna shiga aikin soja.

Mun karbi kararraki 1,161 a Katsina a bara  —NSCDC

Mun magance laifuka guda 256 da suka shafi fashi da makami, garkuwa da mutane, fyade, da sauran laifuka.

An sace daliban jami’a 4 a Nasarawa

Shugaban jami’ar ya taya iyayen daliban da aka sace jimami.