Labarai

Labarai

Kotu ta yanke wa mai walda hukuncin kisa ta hanyar rataya a Kogi

Alkalin ya yanke wa wanda ake tuhumar hukuncin kisa ta hanyar rataya, inda ya yi rokon Allah Ya jikansa.

Mutum 18 sun mutu a wani sabon hari a Filato

An jikkata mutane da dama gami da kona gidaje kurmus a harin.

An yi garkuwa da ’yan kasuwa da ba a san adadinsu ba hanyar Kano

Duk da rakiyar ’yan sanda da ’yan kasuwar suka samu, sai da ’yan bindiga suka kai musu hari suka yi awon gaba da su.

Zazzabin Lassa ya kashe mutum 2 a Kaduna

Mutum biyun sun mutu ne sakamakon harbuwa da cutar Zazzabin Lassa.

’Yan sanda sun cafke wanda ya kashe dalibar Jami’ar Jos

An tsinci gawar dalibar a dakin otal an cire wasu sassan jikinta.