Labarai

Labarai

Gobara ta yi ajalin jaririya a Binuwai

Mahaifiyar jaririyar ta je makaranta ta bar ta a gida lokacin da wutar ta tashi.

Wanzaman gargajiya za su yi wa marayu 100 kaciya kyauta a Yobe

Kungiyar Masu Maganin Gargajiya da Wanzanci ta Kasa reshen Fataskum a Jihar Yobe, ta shirya yi wa yara marayu guda 100 kaciya kyauta. Za a yi aikin ne

NLC ta soki kudurin da ke neman haramta wa ma’aikatan lafiya shiga yajin aiki

Dokar dai na neman a haramta wa ma’aikatan lafiya shiga yajin aiki kwata-kwata.

Yadda ’yan banga suka hallaka ’yan bindiga 20 a Taraba

Sun bin ’yan bindigar maboyarsu, inda suka suka kashe akalla 20 sauran kuma suka tsere da raunukan harbi a jikinsu.

Yajin aiki: Zauren Hadin Kan Malamai na so gwamnatin Kano ta sasanta da ’yan A Daidaita Sahu

Kiran na zuwa ne a daidai lokacin da yajin aikin direbobin ya shiga yini na uku.