Labarai

Labarai

Boko Haram ta sace yara 42 a makaranta a Borno

Ɗalibai 28 ne aka sace daga ɓangaren firamare, da wasu 4 daga GDSS (maza 2 da mata 2), yayin da aka kuma sace yara 10 daga gidajensu daban-daban, wand

Mace ta lashe zaɓen ’yan takarar Majalisar Tarayya a Katsina

Jamila ta yi nasara da ƙuri’u 24,989, a yayin da abokin karawarta, Ahmad Abdu Sale Junior ya samu kuri’u 1, 256

Zaɓen fid-da-gwani: Magoya Bayan Zakariyya Jidda sun ƙaryata zargin magudi

Ƙungiyar ta ƙara da cewa ya kamata a mayar da hankali wajen ƙarfafa haɗin kai a cikin jam’iyyar maimakon yaɗa zarge-zargen da za su haddasa rarrabuwar

Abu-Bilal: Wane ne Kwamandan ISIS da Amurka ta kashe a Najeriya? 

Magana a kansa ta karaɗe duniya bayan ɓullar labarin mutuwarsa a wani samame na haɗin gwiwar yaƙi da ta’addanci da sojojin Amurka da na Najeriya suka

An kama shi yana ƙoƙarin satar mahaifa a asibiti 

yayin tambayar wanda ake zargin, ya shaida musu cewa ya shiga asibitin ne domin neman mahaifar jariri sabuwar haihuwa, don amfani da ita wajen wani ts