Labarai

Labarai

Gobara: Gwamnati za ta tallafa wa ’yan kasuwar Nguru

Wannan gobara iftila’i ce daga Allah kuma sun karbe ta a matsayin kaddara.

Osinbajo ya tafi wakiltar Buhari a taron ECOWAS a Ghana

Tattaunawa a taron za ta ta’allaka ne kan batun rikicin siyasar kasar Mali.

Bayan wata 11 cikin duhu, an dawo da wutar lantarki a Maiduguri

Lamarin dai ya tilasta wa masu kananan sana’o’i neman wasu hanyoyin samun kudi.

An sako daliban FGC Yauri 30 da malaminsu bayan kwana 207 a hannun masu garkuwa da su

Sai dai daya daga cikin daliban ya mutu a hannun ’yan bindigar.

An yi karon batta tsakanin makiyaya da manoma a Kwara

An yi wa wasu makiyaya da ’ya’yan wani manomi biyu jina-jina.