Labarai

Labarai

Dalilin rashin rikicin addini ko kabilanci a Kano —Ganduje

Za a rika gudanar da taron addu’o’i duk shekara a Jihar Kano.

Gobara ta tashi a babbar kasuwar Nguru

Ya zuwa yanzu dai ba a kai ga tantance musabbabin gobarar ba.

A koma gona don ita ce tushen arziki —Buhari

Buhari ya ce mafitar kasar ita ce kawai a koma gona a dirfafi noma haikan.

Mu koma tafarkin Manzon Allah don mu rabauta —Sanusi II

Ya kamata al’ummar Musulmi su hada kai wajen neman ilimi domin inganta rayuwarsu.

Coronavirus ta kashe mutum 27 a Najeriya —NCDC

A kan haka ne ake ci gaba da nanata muhimmancin karbar riga-kafin cutar.