Gwamnonin Arewa sun yi Allah-wadai da sace ɗalibai mata a Kebbi
Ƙungiyar ta buƙaci a gaggauta haɗa kai tsakanin jami’an tsaro domin ceto ’yan matan da aka sace da kuma kamo waɗanda suka aikata laifin.
Labarai
Ƙungiyar ta buƙaci a gaggauta haɗa kai tsakanin jami’an tsaro domin ceto ’yan matan da aka sace da kuma kamo waɗanda suka aikata laifin.
A nasa jawabin, Isiya Kwashen Garwa ya yi kira ga dukkan bangarorin da suka cika alkawarin da suka dauka domin samun zaman lafiya mai dorewa.
Janar Waidi Shuaibu ya bayar da umarnin ne a yayin ziyarar aiki da ya kai, Jihar Kebbi, washegarin harin ’yan bindiga suka kai makarantar da ke Karama
“Ita kaɗai gare ni,” in ji mahaifin Nafisa Muhammad, wadda ita kadai ya haifa, kuma take cikin ɗaliban da ’yan bindiga suka sace a makarantar.
Gwamnan ya bayar da tabbacin ne a yayin ganawarsa da iyayen ɗaliban kaɗan bayan harin ’yan bindigar a ranar Litinin