Labarai

Labarai

’Yan fashi da makami sun kai hari gidaje a Kano

Sarkin Rano ya umarci da a binciki lamarin.

Gobara ta kone kamfanin sayar da kayan gado a Kano

Gobarar ta kone kamfanin baki daya tare da kama wasu gine-gine da ke kusa da shi.

Zulum ya yi wa ’yan agaji da masu sharar titi 19 ta arziki

Zulum ya yaba musu kan yadda suke kokarin ciyar da jihar gaba.

Harin Giwa: Wadanda suka mutu sun karu zuwa 40

An samu karin gawar mutum biyu bayan wani bincike da jami’an tsaro suka gudanar.

Mutum 1,368 sun sake kamuwa da COVID-19 —NCDC

A ranar Litinin an samu karin mutum 1,368 da suka kamu da COVID-19 a Najeriya.