Labarai

Labarai

Yadda aka kashe mutum 45 a rikicin manoma da makiya ya Nasarawa

Mutum 5,000 sun yi kaura a yayin da ’yan sanda ke zargin harin ramuwar gayya a kananan hukumomi uku

An maka kamfanonin sadarwa a kotu saboda ci gaba da rufe layuka a Zamfara

Sun ce ci gaba da rufe layukan ya saba da yarjejeniyar da suka kulla.

Sanata ya raba wa ’yan mazabarsa motoci 50 da babura 500 a Gombe

Sanata mai wakiltar mazabar Gombe ta Arewa a Majalisar Dattijai, Sa’idu Ahmed Alkali, ya raba motoci da babura da injinan ban ruwa ga al’ummar mazabar

Kani ga tsohon Gwamnan Kano, Kwankwaso, ya rasu

Ya rasu yana da shekara 64 bayan fama da gajeruwar jinya.

Ba a dauki rayukan mutane a bakin komai ba a Najeriya —Atiku

Abun bakin ciki ne a ce rayuwar mutane ba ta da wata daraja a kasarmu.