Labarai

Labarai

Mahara sun kashe magidanci sun sace ’ya’yansa 3 a Zariya

’Yan bindiga sun kashe wani magidanci sannan suka yi garkuwa da ’ya’yansa uku a unguwar Sayen Lemu da ke yankin Dutsen Abba Karamar Hukumar Zariya. Ma

Yadda Najeriya ta ciyo bashin tiriliyan N2.5 a wata uku

Kawo yanzu bashin da ake bin Najeriya ya haura Naira tiriliyan 38.

Yadda masu yi wa kasa hidima 5 suka rasu a hatsarin mota

Motar da suke komawa gida a ciki bayan samun horo ta yi taho-mu-gama da wata tarakta Jihar Yobe.

Matasa sun yi fada da ’yan Hisbah a wurin kwacen giya a Kano

Fada ya kaure bayan matasan unguwar Sabon Gari sun nemi hana jami’an Hisbah kwace giya

Cutar Zazzabin Lassa ta kashe likitoci 2 a Nasarawa

Likitoci biyu da matar aure da karamin yaro ne cutar ta kashe, kasa da mako guda da bullarta a jihar