Mutum 11 ’yan bindiga suka kashe a kasuwa a Filato
Cikin mutanen da aka kashe a kasuwar Pinau har da mata da kananan yara
Labarai
Cikin mutanen da aka kashe a kasuwar Pinau har da mata da kananan yara
Gwamnatin Buhari ta bayyana aniyarta na samar da kayan more rayuwa da saukake harkokin kasuwanci
EFCC ta gano yadda gwamnan ya wawure kimanin Naira biliyan 60 daga asusun jiharsa.
Wani shugaban matasa a yankin, Shafi’i Sambo, ya ce ’yan bindigar na shiga kasuwar suka bude wuta kan mai uwa da wabi.
’Yan sanda a Jihar Kaduna sun tabbatar cewa ’yan bindiga sun yi garkuwa da wata uwa da ’ya’yanta hudu a Karamar Hukumar Chikun ta jihar. Masu garkuwa