Labarai

Labarai

‘Tashar lantarki ta Kashinbila za ta fara aiki a 2022’

Majiyarmu a tashar ta ce an kammala tashar har an yi gwaji kuma komai lafiya

Sabon Birni: ’Yan bindiga sun kara kashe mutane bayan ziyarar Tambuwal

Sa’o’i kadan bayan Gwamna Jihar Sakkwato ya kai ziyarar ta’aziyyar mutanen da ’yan bindiga suka kashe aka kai sabon harin

Karin kudin mai: Za mu maka gwamnati a kotu —Jama’ar Funtua

Al’ummar yankin Funtua da kewaye a Jihar Katsina sun yi barazanar maka Gwamnatin Tarayya a kotu idan kara kudin litan man fetur zuwa N340.

Mutanen ake zargi da kashe Kwamishina a Katsina sun shiga hannu

’Yan sanda sun kama wasu mutane kan zargin su da hannu a kisan Kwamishinan Kimiyya da Fasaha na Jihar Katsina, Dokta Rabe Nasir

Mun haramta bai wa ’yan gudun hijira agaji – Zulum

Gwamnatin jihar ta ce wannan yunkuri ne na gina rayuwar ’yan gudun hijirar a garuruwansu