Labarai

Labarai

An gano karin gawarwaki 13 na mutanen da hatsarin kwalekwalen Bagwai ya ci

Kawo yanzu mutum 42 suka rasu a hatsarin kwalekwalen da ya ritsa da daliban Islamiyya a harsu ta zuwa taron Mauludi

Buhari ya bai wa ’yan Neja Delta 123,000 aikin tallafi

Masu amfana da tallafin sun fito ne daga kananan hukumomin yankin karkashin shirin daukar kananan ma’aikatan wucin gadi 1,000 a kowace karamar h

Boko Haram ta kai harin ba-zata a wasu rukunin gidaje a Borno

Maharan a da ake kyautata zaton ’yan kungiyar Boko Haram ne sun kai  harin rokoki a kan Rukunin Gidajen 1,000 da ke Maidugurin, hedikwatar Jihar Borno

Gobara ta lalata amfanin gonar miliyan 24 a Yobe

Ana zargin gobarar ta tashi ne sakamakon taba sigari da yar a wata gona

’Yan bindiga sun kashe tsohon Kansila sun sace direbobin Dangote a Zariya

An kai harin ne a cikin dare yankin Dutsen Abba da ya yi kaurin suna da ayyukan masu garkuwa da mutane