Labarai

Labarai

Zulum ya dauki nauyin karatun marayun da Civilian JTF suka bari

A 2022 za a fara daukar nauyin karatun marayun ’yan sa-kai a yaki da ta’addnci tare da tallafa wa iyayensu a Jihar Borno

Malaman firamare sun janye yajin aiki a Abuja

Za a jinkirta jarabawa domin a kammala darussan da aka dakatar saboda yajin aikin

Omicron: Mutum 2 sun kamu da sabon nau’in cutar COVID-19 a Najeriya

Mutane da aka gano suna dauke da kwayar cutar sun shigo Najeriya ne daga kasar Afirka ta Kudu

‘Korar ma’aikata da rage albashi’ El-Rufai zai yi da sunan rage ranakun aiki —CAN

Kungiyar ta ce babu yadda ma’aikata za su samu nutsuwa tare da iyalansu har su rungumi harkar noma, alhali ’yan bindiga na farautar mutane a gid

EndSARS: Babu wanda aka kashe a Lekki Tollgate, inji Gwamnatin Legas

Daga cikin shawarwari 32 na kwamitin, gwamnatin Legas ta amince da 11, za ta mika wa Gwamnatin Tarayya 14