Labarai

Labarai

Gwamnatin Kano ta ware N800m domin koya wa mata sana’o’i

Gwamnatin Jihar Kano ta ware Naira miliyan 800 domin magance talauci da rashin aikin yi a tsakanin mata da matasan jihar. Kwamishinar Harkokin Mata da

Farfesa Tanko Ishaya ya zama sabon Shugaban Jami’ar Jos

Zai fara aiki a sabon matsayinsa ranar 1 ga watan Disamba, 2021.

Sarki Salman ya yi wa Buhari ta’aziyyar mutuwar Janar Attahiru

Sai a yanzu Buhari da Sarki Salman suka yi wa juna gaisuwar Idin Karamar Sallah.

NDLEA ta kwace hodar Ibilis ta N8bn a Legas

Hukumar Yaki da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa, NDLEA, ta kama kunshi 36 na hodar Ibilis a Filin Jiragen Sama na Murtala Mohammed da ke Jihar Lagos.

Mutuwar Attahiru: An bukaci garambawul a sufurin jiragen saman soji

Mutuwar Attahiru abin takaici ne saboda ya kai kololuwa a aikinsa na soji.