’Yan Majalisar Dokokin Taraba 16 sun sauya sheka daga PDP zuwa APC
Ya bayyana cewa da sauyin shekar tasu, yanzu APC ce ke da daukacin kujeru 24 da ke Majalisar Dokokin Jihar Taraba.
Labarai
Ya bayyana cewa da sauyin shekar tasu, yanzu APC ce ke da daukacin kujeru 24 da ke Majalisar Dokokin Jihar Taraba.
Allah Ya yi wa masu ibadar Umara 42 rasuwa bayan motarsu ta yi taho-mu-gama da wata tankar mai a kasar Saudiyya
’Yan sanda sun bayyana cewa maharan sun bindige MataimakiN Firinsifal din makarantar a lokacin da yake kokarin hana ’yan bindigar tafiya da daliban
An tura Naira biliyan 65 ga makarantu da kuma Naira biliyan 51 mai tsaye ga ɗaliban domin tallafin rayuwar yau da kullum
’Yan sanda sun sun bayyana cewa, ’yan bindigar da aka kama suna cikin waɗanda suka kai hare-hare a kan al’ummomin Zuru a kwanakin baya.