Labarai

Labarai

‘Gwamnati ta binciki yunkurin kashe Gwamnan Borno’

Ya kamata gwamnatin ta yi cikakken bincike kan yunkurin kashe Gwamnan Jihar Borno, Babagana Zulum

Fashewar tukunyar gas ta kashe mutum biyu

Mutum biyu sun mutu wasu biyar kuma sun samu munanan raunuka sakamakon fashewar tukunyar gas a yankin Orile-Iganmu da ke Karamar Hukumar Ifelodun, Jih

Bude makarantun Kano sai ranar 10 ga Agusta

Jihar Kano za ta bude makarantu a fadin jihar a ranar 10 ga watan Agusta domin jarabawar karshe ta dalibai ajin karshe a makarantar sakandare. Sanarwa

An raba wa iyalai 2,435 naman layya a Neja da Nasarawa

Akalla iyalai 2,435 ne suka rabauta da naman layya da wani shirin kasar Kuwait na sadaukar da nama da Babbar Sallah ya yi a jihohin Neja da Nasarawa.

Za a yi wa makarantu 19,000 feshin magani

Gwamantin Tarayya za ta yi feshin magani a makarantunta na hadaka a fadin Najeriya a shirye-shiryenta na bude makarantu. Ministan muhalli, Mohammed Ma