Labarai

Labarai

‘A masallatan Juma’a kadai za a yi sallar idi’

Gwamnatin ta hana amfani da babura masu kafa uku a ranar sallah

Babbar Sallah: Za a yi hutu Alhamis da Juma’a

Gwamnati ta bayar ranakun domin shagulgulan Babbar Sallah ta 2020

Za a koma sayar da tikitin jirgin kasa ta intanet a Najeriya

Ba za bari kowa ya shiga jirgin kasa ba sai mai wadannan abubuwan

Yadda gini a hanyar ruwa ya salwantar da rayuka 5 a Abuja

Gini a kan magudanar ruwa ne ya haddasa wata ambaliyar da ta yi sanadin salwantar rayukan mutum biyar da dukiya mai yawa a Karamar Hukumar Gwagwalada

Wata jami’ar Musulunci na bin Ganduje bashin kudi

Jami’ar Musulunci ta  Crescent University da ke Abeokuta a Jihar Ogun ta bukaci Gwamnatin Kano ta biya bashin kudin karatun dalibai ‘