’Yan bindiga sun kashe mutum 3 sun sace 64 a Zamfara
’Yan bindiga sun kashe mutum 3 tare da yin garkuwa da wasu 64 a ranar Asabar a Karamar Hukumar Tsafe ya Jihar Zamfara.
Labarai
’Yan bindiga sun kashe mutum 3 tare da yin garkuwa da wasu 64 a ranar Asabar a Karamar Hukumar Tsafe ya Jihar Zamfara.
An buƙaci waɗanda aka bai wa kyautar motocin su yi amfani da su yadda ya dace.
Gwamnan ya ce zai fi dacewa a mayar da hankali wajen yin sulhu.
Ta ce dole kowa ya haɗa kai domin sake farfaɗo da jam’iyyar.
Gwamnatin ta yi fatan samun ƙarin haɗin kai domin daƙile yaɗuwar cututtukan.