Labarai

Labarai

WAEC 2020: Jihohin Arewa na goyon bayan rufe makarantu

Kwamishinonin ilimi a Arewacin Najeriya sun goyi bayan Gwamnatin Tarayya kan dage bude makarantu ga dalibai masu kammala firamare da kuma karama da ba

Rushewar gini: Mutum daya ya mutu, uku sun makale

Mutum daya ya mutu yayin da masu aikin ceto na kokarin hako sauran mutum uku da benen da suke zaune a ciki ya rushe da su da tsakar dare a yankin Lega

A bar daliban Najeriya su yi jarabawar WAEC

Majalisar Wakilai ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta janye matsayinta na kin barin daliban Najeriya su rubuta jarabawar kammala makarantar sakandare ta WA

Buhari zai sa hannu a kan sabon kasafin kudin 2020

Shugaba Buhari zai rattaba hannu a kan sabon kasafin kudin 2020 da Majalisar Tarayya ta amince da shi a watan Yuni. Fadar Shugaban Kasa ta shafinta na

Hukumar tara harajin Kano ta yi sabon shugaba

Gwamanan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya amince da nadin Abdurrazak Salihi a matsayin sabon shugaban Hukumar Tattara Haraji ta Jihar Kano (KIRS)