’Yan sanda na neman mutum biyar ruwa a jallo a Zamfara
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Zamfara na neman wasu mutum biyar ruwa a jallo bisa zargin kisan gilla da aka yi wa wani likita a garin Gusau. ’Yan bindiga
Labarai
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Zamfara na neman wasu mutum biyar ruwa a jallo bisa zargin kisan gilla da aka yi wa wani likita a garin Gusau. ’Yan bindiga
Majalisar Wakilai na bincikar kamfanin mai na NNPC a kan zargin cirar Dala biliyan 1.05 daga ribar iskar gasa ba bisa ka’ida ba. Majalisar ta bu
Rahotanni sun ce an dakatar da mukaddashin shugaban Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Najeriya (EFCC) Ibrahim Magu daga mukaminsa. An ruwaito ma
Shari’ar Hamisu Bala, wanda aka fi sani da Wadume, da ake zargi da garkuwa da mutane da kisan kai ta samu tsaiko saboda rashin zaman alkali mai
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya aike wa Majalisar Dattawa sunayen sabbin alkalai 11 da zai nada a Babbar Kotun Birnin Tarayya da ke zamanta a Abuja.