Labarai

Labarai

An ba gwamnatin tarayya wa’adi ta nemo Naira miliyan 300

Kungiyar nan mai rajin kawo daidaito kan tafiyar da ayyukan gwamnati (SERAP) ta bukaci gwamnatin tarayya da ta binciki zargin batan dabo da wasu kudad

Fulani 3,000 na gudun hijira a Kudancin Kaduna

Akalla Fulani dubu uku da tara ne rikicin kabilanci a Kudancin Kaduna ya tilasta wa gudun hijira, inda suke cikin mawuyacin hali a sansanonin ‘y

Almajirai 193 sun kamu da coronavirus a Kano

Gwamnatin Kano ta ce almajirai 193 sun kamu da cutar coronavirus a jihar, lamarin da ya haifar da damuwa game da mayar da almajirai jihohinsu. Da yake

Real Madrid ta kama hanyar cin La Liga karo na 34

Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid na dab da lashe gasar La Liga ta Spaniya karo na 34 bayan lallasa kungiyar Getafe a ranar Alhamis. A halin yanzu,

Abubuwan da ya kamata a sani kafin a je filin jirgin sama

Sanin kowa ne cewa ranar 8 ga watan Yuli za a dawo da zirga-zirgar jiragen fasinja a cikin gida a wasu daga cikin filayen jiragen saman Najeriya bayan