Labarai

Labarai

An bude filin jirgin sama na Abuja

A ranar Asabar 27 ga watan Yuni aka sake bude filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke Babban Birnin Tarayya, Abuja. An bude filin jirgin ne a kokari

Yunkurin binne surikin Ganduje a masallaci ya tayar da kura

Wasu al’ummar Musulmi sun yi gargadi a kan shirin iyalan tsohon gwamnan jihar Oyo Marigaya Sanata Abiola Ajimobi, na binne shi a cikin masallaci

Ranar Lahadi za a binne sirikin Ganduje

A ranar Lahadi 28 ga watan Yunin da muke ciki za a binne tsohon Gwamnan jihar Oyo, sirikin Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano, Marigayi Sanata Abi

‘Za a sake dawo da dokar kulle a Osun’

Gwamatin Jihar Osun ta ce akwai yiwuwar ta dawo da dokar kulle sakamakon kamuwar mutum 22 da cutar a cikin awa 24. Kwamishinan Lafiyan Jihar, Rafiu Is

Matsalar tsaro: Obasanjo ya bukaci a sauya tsarin Najeriya

Tsohon Shugaban Kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo ya bukaci a sauya tsarin shugabancin kasar (restructuring), domin magance matsalar tsaro da ke addab