Labarai

Labarai

‘Yan banga sun kashe yaro a kan zargin satar waya a Zariya

Wani yaro dan shekara 17 da haihuwa mai suna Muhammadu Sani Aliyu ya rasu a hannun ‘yan bangar Jan Labule da ke Kofar Doka, Zariya a Jihar Kadun

Yadda aka kama kilogram 223 na tabar wiwi a motar alfarma

An kama wata motar alfarma kirar Range Rover makare da kusan kulli 300 na tabar wiwi a kan hanyar Kano zuwa Zariya. Asirin motar da ta dauko tabar wiw

An kama ‘masu fyade’ 40 a Katsina

Masu fyade guda 40 ne dubunsu ta cika a Jihar Katsina a watanni biyu da suka gabata, a yayin da matsalar ta fyade da dangoginta ke kara yawaita a jiha

Tarihi da rayuwar Abiola Ajimobi, tsohon gwamnan Oyo

Bayan rasuwar tsohon Gwamnan jihar Oyo Sanata Abiola Ajimobi, sakamakon fama da matsananciyar rashin lafiya a Legas, mun tsakuro muku wasu muhimman Ab

Miliyan 250 sun yi batar dabo a asibitin koyarwa

Hukumar Binciken Cin Hanci da wasu Laifukkan Rashawa Mai Cin Gashin Kanta ta kasa (ICPC) ta bankado sama da fadi da aka yi na Naira miliyan 250 zuwa g