Labarai

Labarai

Yahudawa sun banka wa masallaci wuta a Yammacin Kogin Jodan

Wasu Yahudawan Isra’ila ’yan kama-wuri-zauna sun lalata tare da kona wani masallaci da ke gabar yammacin kogin Jodan da Isra’ila ta mamaye

HOTUNA: NDLEA ta ƙone tan dubu 52 na miyagun ƙwayoyi a Zariya

Yaƙin da ake yi da miyagun ƙwayoyi yaƙin ceto rayuka da makomar ƙasa ne.

Atiku ya karyata ba sojan da ya yi takaddama da Wike kyautar motar SUV

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya karyata rahotannin da ke cewa ya bai wa Laftanar Ahmed Yerima, wani sojan ruwa da ya samu takaddam

An dakatar da Hakimi da Dagaci kan rikicin manoma da makiyaya a Gombe

Gwamnatin Jihar Gombe ta dakatar da wani Hakimi da Dagaci a ƙaramar hukumar Funakaye bayan barkewar rikici tsakanin manoma da makiyaya a yankin.

MURIC ta buƙaci Tinubu ya sauke Amupitan daga shugabancin INEC

(MURIC) ta bukaci a gaggauta tsige Farfesa Joash Amupitan daga shugabancin Hukumar Zabe ta Kasa (INEC), saboda matsayinsa kan batun rashin tsaro a Naj