Labarai

Labarai

Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram 20

Sojojin Najeriya sun hallaka mayakan Boko Haram guda 20 sannan suka kame wasu a Monguno, jihar Borno. Dakarun sun kuma kwace motoci da makaman maharan

Matsafa sun kashe daliba bayan sun yi mata fyade

An kashe wata dalibar kwaleji da aka sassara da adda bayan an yi mata fyade a cikin coci. Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Oyo ta ce Grace Oshiagwu ta

Boko Haram ta yi wa fararen hula yankan rago

‘Yan Boko Haram sun kashe fararen hula 38 ciki har da kananan yara da mata a karamar Hukumar Nganzai ta jihar Borno. Maharan na safiyar Asabar s

Mayakan Boko Haram sun ranta a na kare a Monguno

Mayakan Boko Haram sun kwashi kashinsu a hannu a harin da suka kai da nufin kwace garin Monguno da ke Jihar Borno. Da safiyar Asabar ne ‘yan Bok

PDP na zawarcin Obaseki bayan APC ta hana shi takara

Jam’iyyar PDP ta ce tana maraba da Gwamnan Edo Godwin Obaseki ya shigo domin neman takarar kujerarsa bayan jam’iyyarsa ta APC dakatar da s