Labarai

Labarai

’Yan sanda sun kama mutum 14 kan zargin ta’amali da miyagun ƙwayoyi a Jigawa

Rundunar ta ce za ta tura wadanda ake zargin zuwa kotu da zarar ta kammala bincike a kansu.

Yadda muka daƙile yunƙurin tsige Akpabio daga shugabancin Majalisa – Orji Kalu

Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana yadda wasu ’yan majalisa suka hada kai suka dakile yunkurin tsige Shugaban Majalisar Dat

Mai cutar HIV ya yi wa ’yar shekara 4 fyaɗe a Yobe

Mutumin da ake zargi mai kimanin shekaru 22 ya shiga hannu kuma ana gudanar da bincike a kansa.

An ceto mutane 86 daga hannun ’yan ta’adda a Borno

An kama wasu mutum 29 da ake zargi da samar wa ’yan ta’adda kayayyaki a Jihar Borno.

Sanata Jarigbe ya sauya sheka daga PDP zuwa APC

Sauyin shekar ta kara yawan mambobin APC a Majalisar Dattawa zuwa 77