Labarai

Labarai

Kaduna: An tsige Mataimakin Shugaban Majalisa

Majalisar Dokokin Jihar Kaduna ta tsige mataimakin shugabanta, Hon. Muktar Isa Hazo sannan ta maye gurbinsa nan take. Zaman majalisar na ranar Alhamis

Kotun Daukaka Kara: Majalisa ta amince da Dongban-Mensem

Majalisar Dattawa ta amince da nadin Mai Shari’a Monica Dongban-Mensem a matsayin Shugabar Kotun Daukaka Kara ta Najeriya. Amincewar majalisar t

El-Rufai ya sa dokar hana fita a Zangon Kataf da Kauru

Gwamnatin Jihar Kaduna ta sanya dokar hana fita na tsawon sa’a 24 sakamakon rikicin da ke neman kunno kai a masarautun jihar Guda biyu. Dohar ha

Gwamnoni za su yi dokar ta-baci kan matsalar fyade

Gwamnonin Najeriya sun amince su sanya dokar ta-baci a kan matsalar fyade da cin zarafi musamman wanda ake wa mata da kananan yara. Gwamnonin sun kuma

Ana zaman dar-dar bayan an yi wa manomi yankan rago a Zangon Kataf

Hankula sun tashi a Karamar hukumar Zangon Kataf ta jihar Kaduna bayan an gano wata gawa da aka yi wa yankan rago yashe a bakin rafi. Ganau sun shaid