Labarai

Labarai

Mutum 245 sun warke daga coronavirus a Abuja

An sallami karin mutum 30 da suka warke daga cutar coronavirus a Babban Birnin Tarayya Abuja. Minista Mohammed Musa Bello, ta shafinsa na Twitter ya c

‘Yan bindiga sun kashe mutane, sun kona gidaje a Taraba

‘Yan bindiga kashe mutane da dama a Kauyen Tunda da ke Karamar Hukumar Bali a Jihar Taraba. Majiyar Aminiya ta ce ana zargin maharan ‘yan

Buhari ya sake nada Farfesa Dambatta Shugaban NCC

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da sake nada Farfesa Umar Garba Danbatta a matsayin Shugaban Hukumar da ke Kula da Harkokin Sadarwa ta Kasa (

An kama ‘yan uku da suka yi garkuwa da wata mata ta Facebook

‘Yan Sandan Rundunar IRT da ke aiki a karkashin Mataimakin Kwamishina Abba Kyari sun damke wasu ‘yan uwa su uku bisa zargin garkuwa da wat

Ku ragargaza ‘yan bindigar da suka addabi Katsina – Sadique

Babban Hafsan Sojojin Sama na Najeriya Air Marshall Sadique Abubakar ya umarci dakarun rundunar su ci gaba da yin barin wuta ga ‘yan bindigar da su ka