Labarai

Labarai

’Yan ta’adda na kafa doka da karɓar haraji a Arewa — Dambazau

Mun kai wani matsayi da ’yan ta’adda da ’yan bindiga suka karɓe wasu yankuna, suna karɓar haraji da kuma kafa dokoki a cikinsu…

Sarkin Musulmi ya ba wa makarantu tallafin N1.3bn a Kebbi

Sarkin Argungu ya bayyana cewa wannan kyauta na cikin manufofin Gidauniyar Sarkin Musulmi na inganta ilimi da walwalar al’umma.

Matan sojojin da suka mutu na neman agaji

Ƙungiyar Tsofaffin Sojoji ta Najeriya ta bukaci gwamnati da ta ɗauki matakai na gaggawa wajen inganta rayuwar mata zawarawan sojojin da suka mutu a ba

Wani mutum ya rasu a gidan karuwai bayan ziyartar ’yan mata

Bayan faruwar lamarin, an lura ’yan mata masu zaman kansu da ke yawo a cikin da wajen gidan karuwan sun yi layar zana.

Matar tsohon Shugaban Ƙasa Shagari ta rasu

Rasuwar Hajiya Sutura ta kawo ƙarshen wani babi a tarihin gidan Shagari.