Labarai

Labarai

Gwamnatin Tarayya ta sake rage farashin mai zuwa N121.50

Gwamnatin Tarayya ta sake rage farashin mai zuwa N121.50 Gwamnatin tarayya ta sanar da kara rage farashin man fetur zuwa N121.50 a kan kowacce lita. H

Coronavirus ta kashe likita a Jigawa

Annobar coronavirus ta yi ajalin wani likita a Karamar Hukumar Birnin kudu dake jihar jigawa. Kungiyar Likitocin Najeriya reshen jihar Jigawa ta sanar

Zargin COVID-19: An sanya dokar kulle a Kogi

A yayin da ake ci gaba cece-ku-ce a kan sanar da bullar cutar coronavirus a jihar Kogi, gwamnatin jihar ta sanya dokar kulle a karamar hukumar Kabba,

Mutuwar kwamishina ta sa gwamna killace kansa

Gwamnan jihar Abia Okezie Ikpeazu ya killace kansa saboda fargabar bullar cutar COVID-19 a fadar gwamnatin jihar. Gwamna Ikpeazu da mataimakinsa Ude O

‘Rashin kwarewa da mugayen fadawa su ne matsalar Buhari’

Furofesa Ango Abdullahi shi ne tsohon Shugaban Jami’ar Ahmadu Bello (ABU) Zariya wanda kuma yanzu shi ne Shugaban Kungiyar Dattawan Arewa. A hir