Mataimakin Shugaban Majalisar Kebbi ya kuɓuta daga hannun ’yan bindiga
An sace mataimakin shugaban majalisar ne jim kaɗan bayan ya kammala sallar la’asar a masallacin garinsu na Bagudo.
Labarai
An sace mataimakin shugaban majalisar ne jim kaɗan bayan ya kammala sallar la’asar a masallacin garinsu na Bagudo.
Ana zargin rikicin siyasa ne ya haddasa kisan, kasancewar Nze Ala Kuru Orji ɗaya ne daga cikin shugabannin jam’iyyar APGA a mazabar.
Rahotanni sun bayyana cewar maharan sun kai wa yankunan karkara hare-hare da yawa.
Uwargidan ta buƙaci majalisar dokokin jihar ta goyi bayan ƙudirin.
Shugaban ya kuma jaddada aniyar gwamnatinsa na daƙile ayyukan ta’addanci da kuma tabbatar da zaman lafiyar ƙasa.