Labarai

Labarai

Coronavirus: Almajiran da ke ‘karyawa da kwai’ sun yi yunkurin tserewa

Daruruwan almajiran da aka killace a wani sansanin masu yi wa kasa hidima a jihar Jigawa sun yi yunkurin tserewa. Almajiran da gardawa da ma alarammom

COVID-19: Sama da mutum 300 sun kamu a karo na farko a Najeriya

Alkaluman Hukumar Yaki da Cututtuka Masu Yaduwa ta Najeriya (NCDC) sun nuna cewa a karo na farko an samu mutum 381 da aka tabbatar sun kamu da cutar c

Yayan mahaifin gwamnan Sakkwato ya rasu

Gwamnan jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ya yi rashin kawunsa ranar  Alhamis, 7 ga watan Mayu, bayan ya shafe shekaru 96 a duniya. Marigayi

Coronavirus: Mutum sama da 100 sun mutu a Najeriya

Alkaluman Hukumar Yaki da Cututtuka Masu Yaduwa ta Najeriya (NCDC) sun nuna cewa a ranar Laraba an samu mutum 195 da aka tabbatar sun kamu da cutar co

COVID-19: Majinyata kusan 100 sun warke cikin kwana biyu a Legas

Ma’aikatar lafiya ta jihar Legas ta ba da sanarwar karin majinyata 37 da suka warke daga coronavirus. Sanarwar da ma’aikatar ta wallafa a