An tsawaita dokar hana sufurin jiragen sama a Najeriya
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta tsawaita dokar hana sauka da tsahin jiragen sama a fadin kasar da karin mako hudu, a kokarin ta na dakile yaduwar cutar
Labarai
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta tsawaita dokar hana sauka da tsahin jiragen sama a fadin kasar da karin mako hudu, a kokarin ta na dakile yaduwar cutar
Alkaluman Hukumar Yaki da Cututtuka Masu Yaduwa ta Najeriya (NCDC) sun nuna cewa a ranar Talata an samu mutum 148 da aka tabbatar sun kamu da cutar co
Hudu cikin 11 na matafiyan jihar Sakkwato da aka tsare a jihar Oyo suna dauke da cutar coronavirus. A gwajin da aka yiwa matafiyan ya tabbatar da cewa
Zuwa yanzu majinyata 321 ne suka warke daga cutar coronavirus a jihar Legas tun bayan barkewar annobar a jihar. A wata sanarwar da gwamnan jihar Baba
Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya nada Alhaji Kabiru Muhammadu Inuwa, Hakimin Kibiya, a matsayin sabon Sarkin Rano. Alhaji Kabiru Muhammadu Inu