Labarai

Labarai

Likitoci 113 suka kamu da coronavirus a Najeriya

Ministan lafiya na Najeriya, Osagie Ehanire, ya ce likitocin kasar 113 ne suka kamu da cutar coronavirus. Ya ce, mafi yawa daga cikin likitocin da suk

Coronavirus: Kano ce ta biyu a yawan wadanda suka kamu a Najeriya

Alkaluman da Hukumar Yaki da Cututtuka Masu Yaduwa ta Najeriya (NCDC) ta fitar a ranar Alhamis 30 ga watan Afrilu, sun nuna cewa jihar Kano ce ta biyu

‘Ba za a tilasta ma’aikatan lafiya aikin coronavirus ba’

Ministan Lafiya a Najeriya Dokta Osagie Ehanire ya ce gwamnati ba za ta tilasta wa ma’aikatan lafiya su yi aikin dakile cutar coronavirus a kasar ba.

Coronavirus: A karon farko mutum sama da 200 sun kamu a Najeriya

A karo na farko ko an samu karuwar mutum sama da 200 da aka tabbatar sun kamu da cutar coronavirus a Najeriya. Alkaluman Hukumar Yaki da Cututtuka Mas

Darussa uku da na koya a killace —Dan Atiku Abubakar

Mutane daban-daban sun bayyana yadda suka ji yayin da suke jinya a killace bayan an tabbatar da sun kamu da cutar coronavirus. Gwamna Nasir El-Rufai n