Labarai

Labarai

COVID-19: Alhakin kare kanku yana hannunku —Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayyar Najeriya kuma shugaban kwamitin yaki da coronavirus, Boss Mustapha, ya jaddada cewa matakan yaki da cutar da za su zo nan

An kama malami mai almajirai 327 maza da mata a Kaduna

Gwamnatin jihar Kaduna ta kama wani malami da ke ajiye yara kanana maza da mata a matsayin almajirai. Kwamishinar ci gaban al’umma ta jihar, Haj

Majalisa ta amince wa Buhari ya karbo sabon bashi

Majalisar Dattawa ta Najeriya ta amince da bukatar Shugaba Muhammadu Buhari ta karbo sabon bashin Naira biliyan 850. Shugaban kasar ya gabatar da buka

COVID-19: Yawan wadanda suka kamu a Najeriya ya haura 1,500

Yawan wadanda aka tabbatar sun kamu da cutar coronavirus a Najeriya ya haura 1,500, a cewar Hukumar Yaki da Cututtuka Masu Yaduwa ta NCDC. A wani sako

Coronavirus ta yi ajalin mutum uku a Sokoto

Mutum uku da aka tabbatar sun kamu da cutar coronavirus a Sakkwato sun rasu. Gwamnan jihar ta Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ya ba da sanarwar