Labarai

Labarai

Cin zarafin Wakilin NTA ya tada ƙura a Yobe

Lamarin ya faru ne yayin da wasu ’yan jarida ke jiran a shigar da su cikin zauren domin su bayar da rahoto kan gabatar da kasafin kuɗin 2026

Kwalara ta kashe mutum 10 a Ƙaramar Hukumar Adamawa

Gwamnatin jihar tare da haɗin gwiwar hukumar lafiya ta duniya (WHO) sun ɗauki matakin gaggawa don daƙile ɓarkewar cutar.

An kashe babban limami a Kwara saboda zargin maita

Wasu fusatattun matasa a ƙauyen Sokupkpan da ke karamar hukumar Edu a jihar Kwara, sun kashe Babban Limamin yankin, Mallam Abdullahi Audu, bisa zargin

An kama mutum 2 kan sukar shugaban karamar hukuma a Kano

Shugaban Karamar Hukumar ya tabbatar da cewar shi ne ya bayar da umarnin a tsare wadanda ake zargin.

Gwamnatin Tarayya ta fara shirin sayar da matatun manta ga ’yan kasuwa

Gwamnatin Tarayya ta ce ƙofofinta buɗe suke ta sayar da dukkan matatun manta na Warri, Fatakwal da Kaduna ga ’yan kasuwa domin ƙarfafa gasa a fannin t