Labarai

Labarai

Coronavirus: Buhari zai yi jawabi ga ‘yan Najeriya yau

Fadar shugaban Najeriya ta ce, shugaba Buhari zai gabatar da jawabi ga ‘yan kasar da yammacin yau  Litinin da misalin karfe 7 na yamma. Mai ba s

COVID-19: An kafa dokar hana fita a Daura

Sanadiyar bullar cutar coronavirus a Daura ta hanyar mutuwar wani likita, gwamnatin jihar Katsina ta rufe duk iyakokin karamar hukumar Daura tun daga

Coronavirus: An gargadi mutane kan kiyaye dokar zama a gida

Shugaban karamar Hukumar Sanga da ke jihar Kaduna, Charles Danladi ya bukaci jama’ar karamar hukumar da su ci gaba da hakuri tare da kiyaye doka

Za a hukunta duk wanda ya taka dokar hana fita a Filato

A yayin da gwamnatin jihar Filato ta kafa dokar hana fita a jihar, wadda ta fara aiki a daren ranar Alhamin din nan. Gwamnatin ta kafa kotunan tafi da

Gwamnan Bauchi ya warke daga cutar Coronavirus

Gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammad ya warke daga cutar coronavirus bayan an fitar da sakamakon gwajinsa a karo na biyu. Gwamnan ya yi fiye da mako biy