Labarai

Labarai

Coronavirus: Dan kasar Burtaniya ya mutu a Legas

Wani dan kasar Burtaniya mai shekara 66 ya mutu a jihar Legas bayan ya kamu da cutar Coronavirus. Kwamishinan Lafiya na jihar Legas Farfesa Akin Abayo

Masu garkuwa sun sako hadimin gwamnan Nasarawa

An sako mataimaki na musamman ga gwamnan Nasarawa a kan al’amuran kananan hukumomi da masarautu, John Mamman, wanda masu garkuwa da mutane ke ri

Coronavirus ta yi ajalin likita a jihar Katsina

Wani likita ya rasu a jihar Katsina sakamakon kamuwa da cutar coronavirus. Da yammacin ranar Talata ne gwamnan jihar Aminu Bello Masari ya bayar da sa

COVID-19: Ku kiyayi ’yan damfara —CBN

Babban Bankin Najeriya (CBN) ya gargadi jama’a da su kiyayi ’yan damfara da ka iya amfani da yanayin da aka shiga sakamakon barazanar annobar coronavi

Kada a kawo mana ’yan China —Likitocin Najeriya

Likitocin Najeriya sun yi Allah-wadai da shirin gwamnatin tarayya na karbar wasu likitoci ’yan China da za su taimaka a yunkurin shawo kan cutar coron