Labarai

Labarai

An amince da hukuncin yi wa malamai ɗaurin shekara 14 kan lalata da ɗalibai

Dokar ta haɗa da aika saƙonnin batsa, hotuna ko bidiyo, ko barkwanci ko magana mai ɗauke da cin zarafi kan jikin ɗalibi.

Yara biyu sun mutu bayan faɗawa rijiya a Kano

Mahukunta sun bayyana suna roƙon jama’a da su riƙa rufe rijiyoyi da kyau da kuma kula da yara ƙanana.

Jirgin ƙasa ya murƙushe babur mai ƙafa uku a Jos

An shiga jifan jirgin da duwatsu, wanda hakan ya sa jirgin ya gaggauta ƙarawa gaba domin kauce wa tashin hankali.

Likitoci sun wayar da kan mata kan cutar Sankara a Gombe

Likitoci sun bayyana muhimmancin yi wa mata gwajin sankara don sanin lafiyarsu.

Zulum ya bai wa hukumomin tsaro kyautar motoci 63 don inganta tsaro a Borno

Gwamnan ya jaddada aniyarsa na ci gaba da tallafa wa jami’an tsaro da kayan aiki.