Labarai

Labarai

An kashe sojoji 2, an kona gida 150 a Filato

Mahara sun  kashe sojoji 2 da suke aiki da Rundunar Tsaron Hadin Gwiwa a Jihar Filato (OPSH) a daren Lahadin da ta gabata, a kauyen Gindin Akwati da k

Sarkin Ibbi ya yaba wa Buhari kan aikin gadar Ibbi

Sarkin Ibbi da ke Jihar Taraba, Alhaji Salihu Abubakar Dan Bawuro ya mika godiyar al’ummar Ibbi ga Shugaban Kasa Muhammadu Buhari saboda isowar injini

Mutum tara na fama da zazzabin Lassa a Jihar Adamawa

Akalla mutum tara ne ke fama da cutar zazzabin Lassa a Jihar Adamawa kamar yadda Ma’aikatar Lafiya ta jihar ta tabbatar. Likitoci sun tabbatar da cewa

Ya kamata gwamnati ta soke bara da almajiranci – Babban Limamin Dutse 

Babban Limamin Masallacin Juma’a na Dutse kuma Babban Sakatare a Hukumar Makarantun Arabiyya da Harkokin Addini ta Jihar Jigawa, Malam Abubakar Sami B

An kaddamar da cibiyar sasanta rigingimun jama’a a Katsina

An kaddamar da Cibiyar Sasanta Rigingimun a Tsakanin Jama’a,  “Community Conflict and Dispute Resolution Centre- CCDRC)” a Jihar Katsina. Babban Jojin