Labarai

Labarai

Ta haifi tagwaye a layin karbar tallafin N-Power a Jigawa

Wata mata ta haifi tagwaye a lokacin da take kan layin karbar tallafin N-Power a kofar Fadar Hakimin Aujara Malam Aminu Danmalam. Matar mai suna Khadi

‘Yan sanda sun kama Halifan Tijjaniya a Ogun bisa zargin Damfara

‘Yan sanda daga jihar Edo suka shiga jihar Ogun su kayi awon gaba da Halifan darikar Tijjaniya na jihar Malam Adamu Balarabe tare da wata matar

Shekara 6 da kashe Albani: Har yau  babu wanda ya tuntube mu kan makasansa – Iyalansa

A ranar 2 ga Fabrairun nan ne aka cika shekara shida da kashe Sheikh Muhammad Awwal Albani wanda wadansu ’yan bindiga suka kashe a hanyarsa ta zuwa gi

An farfado da bikin al’adu na kamun kifi a Bade bayan shekara 25

Bikin al’adun kamun kifi na al’ummar Bade a Jihar Yobe, biki ne mai tsohon tarihi da aka faro sama da shekara 50 da suka gabata, amma ya gamu da cikas

Ziyarar Buhari a Maiduguri ta bar baya da kura

  Akwai gazawar sarakuna da shugabannin al’umma – Buhari   ‘Ba mu ji dadin rashin zuwan Shugaban Auno ba’ A makon da ya gabata ne Shugaban Kasa