Labarai

Labarai

Kocin Super Eagle ya lashi takobin lashe kofin nahiyar Afirka

Mai horar da tawagar kwallon kafa ta Nigeria ta Super Eagles, Eric Chelle, ya ce yana da kwarin gwiwar cewa Nigeria za ta lashe kofin nahiyar Afrika n

Ta yi garkuwa da kanta don karbar kuɗin fansa daga hannun mijinta

Jami’an Rundunar ’Yan Sandan Jihar Edo sun kama wata mata mai suna Chioma Success mai shekaru 27, bisa zargin kitsa garkuwa da kanta don karɓar kuɗin

Mamdani ya zama Musulmi na farko da ya zama magajin garin New York na Amurka

Zohran Mamdani ya lashe zaben Magajin Garin birni mafi girma a Amurka wato New York, kuma zai zama Musulmi na farko a tarihi da ya taɓa shugabantar bi

An yi musayar yawu tsakanin Barau da Akpabio a majalisa kan barazanar Trump

An yi musayar yawu a zauren Majalisar Dattawa a ranar Talata yayin da Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin da Shugaban Majalisar

Dalilin da Trump ya yi iƙirarin ana kisan Kiristoci a Nijeriya — Ndume

Maganganun Trump sun nuna rashin cikakkiyar fahimtar yadda matsalar tsaro take da sarƙaƙiya a Najeriya.